Da dumi dumi MAX AIR ZASU FARA JIGILA DAGA LAGOS ZUWA KATSINA

Da dumi dumi MAX AIR ZASU FARA JIGILA DAGA LAGOS ZUWA KATSINA 
Daga Kabir Ahmed S/Kuka 
Kamfanin jiragen Max Air mallakar shaharren É—an kasuwar nan dake Katsina Alhaji Dahiru Mangal zasu fara zirga-zirgar É—aukar fasinjoji daga Lagos zuwa Katsina domin Æ™ara sauÆ™aÆ™awa matafiya. 
Kamar yadda É—aya daga cikin majiÉ“anan wannan kamfani Alhaji Dikko Dahiru Mangal ya sanar, za'a fara jigila ta musamman a tsakanin Lagos zuwa Katsina a ranar Talatar nan 15 ga watan Nuwamba, 2022 da misalin Æ™arfe 7 na safe zuwa filin jirgi na Umaru Musa dake Katsina. Kazalika, jirgin Max Air zai tashi daga filin jirgin daga Æ™arfe 5 na yamma domin zuwa Lagos a wannan rana. 
Tuni dai wannan kamfani yake Zirga-zirga a tsakanin Katsina da Abuja a ranakun Litinin da Laraba da kuma juma'a a kowane sati. Kamfanin Max Air dai ya zamo kamfani mafi shahara a wajen É—aukar maniyatan aikin hajji aciki da wajen Nigeria. 

Post a Comment

Previous Post Next Post